98) Sūrat Al-Bayyinah

Printed format

98) سُورَة البَيِّنَه

Lam Yakuni Al-Ladhīna Kafarū Min 'Ahli Al-Kitābi Wa Al-Mushrikīna Munfakkīna Ĥattá Ta'tiyahumu Al-Bayyinahu َ098-001 Waɗanda suka kãfirta daga mũtanen Littafi, da mushirikai, ba su kasance masu gushewa daga gaskiya ba har hujja ta je musu. لَمْ يَكُنِ الَّذِينَ كَفَرُوا مِنْ أَهْلِ الْكِتَابِ وَالْمُشْرِكِينَ مُنفَكِّينَ حَتَّى تَأْتِيَهُمُ الْبَيِّنَةُ
Rasūlun Mina Al-Lahi Yatlū Şuĥufāan Muţahharahan َ098-002 Wani Manzo daga Allah, yana karatun wasu takardu masu tsarki. رَسُول ٌ مِنَ اللَّهِ يَتْلُوا صُحُفا ً مُطَهَّرَة ً
Fīhā Kutubun Qayyimahun َ098-003 A cikinsu akwai wasu littafai mãsu ƙĩma da daraja. فِيهَا كُتُب ٌ قَيِّمَة ٌ
Wa Mā Tafarraqa Al-Ladhīna 'Ū Al-Kitāba 'Illā Min Ba`di Mā Jā'at/humu Al-Bayyinahu َ098-004 Kuma waɗanda aka bai wa Littafi ba su sãɓa wa juna ba face bayan hujjar ta je musu. وَمَا تَفَرَّقَ الَّذِينَ أُوتُوا الْكِتَابَ إِلاَّ مِنْ بَعْدِ مَا جَاءَتْهُمُ الْبَيِّنَةُ
Wa Mā 'Umirū 'Illā Liya`budū Al-Laha Mukhlişīna Lahu Ad-Dīna Ĥunafā'a Wa Yuqīmū Aş-Şalāata Wa Yu'utū Az-Zakāata  ۚ  Wa Dhalika Dīnu Al-Qayyimahi َ098-005 Kuma ba a umarce su da kome ba fãce bauta wa Allah suna mãsu tsarkake addinin gare Shi, mãsu karkata zuwa ga addinin gaskiya, kuma su tsai da salla kuma su bãyar da zakka, kuma wannan shi ne addinin waɗanda suke a kan hanyar ƙwarai. وَمَا أُمِرُوا إِلاَّ لِيَعْبُدُوا اللَّهَ مُخْلِصِينَ لَهُ الدِّينَ حُنَفَاءَ وَيُقِيمُوا الصَّلاَةَ وَيُؤْتُوا الزَّكَاةَ  ۚ  وَذَلِكَ دِينُ الْقَيِّمَةِ
'Inna Al-Ladhīna Kafarū Min 'Ahli Al-Kitābi Wa Al-Mushrikīna Fī Nāri Jahannama Khālidīna Fīhā  ۚ  'Ūlā'ika Hum Sharru Al-Barīyahi َ098-006 Lalle ne waɗanda suka kafirta daga mutanen Littafi da mushirikai sana cikin wutar Jahannama suna madawwama a cikinta. Waɗannan su ne mafi ashararancin tãlikai. إِنَّ الَّذِينَ كَفَرُوا مِنْ أَهْلِ الْكِتَابِ وَالْمُشْرِكِينَ فِي نَارِ جَهَنَّمَ خَالِدِينَ فِيهَا  ۚ  أُوْلَائِكَ هُمْ شَرُّ الْبَرِيَّةِ
'Inna Al-Ladhīna 'Āmanū Wa `Amilū Aş-Şāliĥāti 'Ūlā'ika Hum Khayru Al-Barīyahi َ098-007 Lalle ne waɗanda suka yi ĩmani, kuma suka aikata ayyukan ƙwarai, waɗannan su ne mafifita alherin halitta. إِنَّ الَّذِينَ آمَنُوا وَعَمِلُوا الصَّالِحَاتِ أُوْلَائِكَ هُمْ خَيْرُ الْبَرِيَّةِ
Jazā'uuhum `Inda Rabbihim Jannātu `Adnin Tajrī Min Taĥtihā Al-'Anhāru Khālidīna Fīhā 'Abadāan  ۖ  Rađiya Al-Lahu `Anhum Wa Rađū `Anhu  ۚ  Dhālika Liman Khashiya Rabbahu َ098-008 Sakamakonsu, a wurin Ubangijinsu, shi ne gidajen Aljannar zama, ƙoramu na gudãna daga ƙarƙashinsu sunã madawwama a cikinta har abada. Allah Ya yarda da su, kuma su, sun yarda da Shi. wannan sakamako ne ga wanda ya ji tsõron Ubangijinsa. جَزَاؤُهُمْ عِنْدَ رَبِّهِمْ جَنَّاتُ عَدْن ٍ تَجْرِي مِنْ تَحْتِهَا الأَنْهَارُ خَالِدِينَ فِيهَا أَبَدا ً  ۖ  رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمْ وَرَضُوا عَنْهُ  ۚ  ذَلِكَ لِمَنْ خَشِيَ رَبَّهُ
Next Sūrah